Connect with us

labarai

Gwamnati AKwa Ibom Tabayyana Ranar Da Dalibai Zasu koma Makarantu

Published

on


Gwamnatin jahar akwa ibom tabayyan ranar da za akoma makaranta









A yau gwamnatin jihar akwa ibom tabada umar ni akoma makarantu ranar 4 gawatan janaury wato ranar litini a cewarsu yazama dole ko wane dalibi yasanyo facemask sannan dazaran anyi break kowane dalibi dolene ya wanke hannunsa da sani teza sannan kujera yakasance karta wuce dalibai 2 kezamanta saboda gudin yada cutar coronavirus.


Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Copyright © 2012 Present | Powered by AREWASOUND LTD.