Connect with us

labarai

Wijnaldum yabayyana kungiyar dayakeson cigaba da zama tsakanin barca da liverpool

Published

on






Dan wasan liverpool Wijnaldum yabayyana kungiyar dayakeson cigaba da taka leda akaka mezuwa tsakanin barca da liverpool





Dan wasan na liverpool yabayyana cewa bazai kara wata kwangilba da liverpool don haka yafison yaje barcalona domin cigaba da murza leda





Yayi wannan jawabinne bayan kungiyar ta liverpool tanemi da dan wasan yakara tsawon zamansa a kungiyar dama dan wasan barcalona tanemishi a 2019 amma dan wasan yakizuuwa.


Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Copyright © 2012 Present | Powered by AREWASOUND LTD.